BBC Hausa of Wednesday, 31 March 2021
Source: BBC
Rahotanni daga Jamhuriyyar Nijar na cewa an ji ƙarar harbe harben bindiga a kusa da fadar shugaban ƙasar dake birnin Yamai.
Zuwa yanzu dai babu wani cikakken bayani dangane da al'amarin. wanda wasu rahotanni ke nuna cewa kamar al'amura sun dan lafa.